MAGANA AKAN 'YAN BID'AH DA MASU KARKATACCEN MANHAJI BA GIBA (GULMA) BACE ❁❁❁❁❁❁ ــــــ ❁❁❁❁❁❁ ـــــ ❁❁❁❁❁❁ Fatawar Shaikh Muhammad Bin Sāleh Al- Uthaymeen (Allah ya jikansa) : ❍ الشيخ محمد بن صالح العثيمين : السّـؤال : الكلام في أهل البدع ، مثل أن يقال مثلاً: أنهم يؤولون الآيات والأحاديث، ويقولون: يفعلون كذا وكذا.. أيعتبر هذا غيبة إذا كان بين الطلبة ؟ Tambaya: Magana akan 'yan Bid'ah, kamar misali ace: sunayin tawilin ayoyi da hadisai, kuma suna aikata kaza da kaza, shin wannan ana daukarsa giba (gulma) ce in ya kasance a tsakanin dalubai ne? »» الجواب: الكلام في أهل البدع ومن عندهم أفكار غير سليمة أو منهج غير مستقيم، هذا من النصيحة وليس من الغيبة ، بل هو من النصيحة لله ولكتابه ولرسوله وللمسلمين ، فإذا رأينا أحداً مبتدعاً ينشر بدعته ، فعلينا أن نبين أنه مبتدع حتى يسلم الناس من شره ، وإذا رأينا شخصاً عنده أفكار تخالف ما كان عليه السلف فعلينا أن نبين ذلك حتى لا يغتر الناس به ، Amsa: Magana akan 'yan Bid'ah da ma...
المشاركات الشائعة من هذه المدونة
RABA NI DA BONONO RUFIN KOFA DA BARAWO ! (01) - Hassan Al- Banna shine ya assasa kungiyar Ikhwan wanda shi ya mutu tun shekarar turawa na alif da dari tara da arba'in da tara (1949) kawo yanzu yana da shekaru saba'in da daya (71) a kasa . - Wannan kungiya ci gaba ne ga fikirorin khawarijawa (bayanai zasu fito in sha Allah) kuma tana da tarbiyya ne ta Sufaye tare da tsare-tsare na kungiyanci na siyasa, a karon farko ta bayyana ne ba tare da fitowa a rigar Sunnah ba, wanda hakan ya sa mutane da yawa basu karbe ta ba, bal sunyi inkarin ta musamman a yankunan Saudiyyah, Bahrain, Qatar, Kuwait, Imarat, Oman.. Musamman saboda rashin lazimtar su ga Sunnah! - Sai dai ta samu karbuwa a tsakanin wayayyun 'yan Boko zalla haka kuma 'yan inna rududu daga cikin gama-garin mutane sun tasirantu da ita (ja ya fado ja ya dauka kenan!). - Daga cikin ababen da suka yaudari mutane dashi shine bayyanar da yaki da Yahudawa abokan adawa (Zionist), tare da rufe kofar martani ga ...
KOMAWA GA ALLAH SINADARIN SAMUN ZAMAN LAFIYA
KOMAWA GA ALLAH SINADARIN SAMUN ZAMAN LAFIYA Allah madaukaki yana cewa: وَإِذْ قَالَ إِبْرَاهِيمُ رَبِّ اجْعَلْ هَٰذَا الْبَلَدَ آمِنًا وَاجْنُبْنِي وَبَنِيَّ أَن نَّعْبُدَ الْأَصْنَامَ [ابراهيم : 35] Kuma ka tuna Ibrahim a lokacin da yake cewa : ya Ubangiji ka sanya wannan gari ya zama amintacce kuma ka nisantar dani da 'ya'ya na daga bautar gumaka (Ibrahim: 35). Annabi Ibrahim -Alaihi al- Salām- yayi addu'a ya roki Allah a kan cewa ya amintar da haramin Makkah kuma sannan ya nisantar da shi da 'ya'yan sa daga bautar gumaka, lallai duk wanda yake neman zaman lafiya da aminci na rayuwar duniya harma da ta lahira to dole ya roki Allah shi kadai, kenan ana rokon ne ga Allah shi kadai, ba'a rokon wanin Allah abin da babu mai iya bayarwa sai Allah, yin haka shirka ne fada ne da Allah din, kuma babu wanda ya isa yayi fada da Allah bare yai nasara, sannan bayan an samu zaman lafiyar kuma to babu abin da zai wanzar da wannan zaman lafiyar ya samu dorewa a samu facakar...
تعليقات
إرسال تعليق